Kamfanin Dillancin Labaru na Nijeriya ya ruwaito cewa farashin kayayyakin abinci sun fara tashi a jihar Katsina a daidai lokacin da aka doshi watan Azumin Ramadan. Continue reading Farashin Kayan Abinci Ya Fara Tashi A Wasu Wuraren Bisa Gabatowar Azumin Ramadana
Gaskiya Mai Ɗaci – Kalaman Buhari Ga Matasan Najeriya
Tun jiya ake kace nace akan kalaman shugaba Muhd Buhari na cewar “Da yawa daga matasan Nijeriya malalata ne”. Continue reading Gaskiya Mai Ɗaci – Kalaman Buhari Ga Matasan Najeriya
Mutane biyar sun mutu a harin kunar bakin wake da aka kai wani Masallaci dake Bama
Akalla mutane biyar aka tabbatar da sun mutu a wani harin kunar bakin wake da wasu yan mata suka kai garin Bama dake jihar Borno.
Masu ibada da dama ne suka jikkata a harin kunar bakin waken da aka kai da misalin 5:30 na safe. Continue reading Mutane biyar sun mutu a harin kunar bakin wake da aka kai wani Masallaci dake Bama
Yan bindiga sun harbe mutane 20 mazauna wasu kauyuka dake Zamfara
Wasu mutane da ake zaton barayi ne sun kashe akalla mutane 20 a wani hari da suka kai kan kauyukan Kadaro da Danmani dake karamar hukumar Maru ta Jihar Zamfara. Continue reading Yan bindiga sun harbe mutane 20 mazauna wasu kauyuka dake Zamfara
Ya Kamata Buhari Ya Bar Wani Mai Kwazo Ya Karbi Mulki – Sheikh Gumi
Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan, Shekh Ahmad Gumi ya bayyana cewa kokarin da Shugaba Buhari ke yi bai Wadaci al’ummar Nijeriya ba don haka ya kamata ya bari wani sabon jini mai kwazo ya ci gaba da jan ragamar mulkin kasar nan. Continue reading Ya Kamata Buhari Ya Bar Wani Mai Kwazo Ya Karbi Mulki – Sheikh Gumi
Yan Ta’adda Sunyi Sanadiyyar Rayuka 34 A Sabon Harin Da Suka Kai A Zamfara
Akalla mutane 34 suka rasa rayukansu sakamakon wani mummunan hari da wasu ‘yan ta’adda suka kai a kauyakun Kabaro, Danmanin Hausawa da Danmanin Dakarkari da ke cikin karamar hukumar Maru a jihar Zamfara. Continue reading Yan Ta’adda Sunyi Sanadiyyar Rayuka 34 A Sabon Harin Da Suka Kai A Zamfara
Rundunar Soja Ta Kaddamar Da Shirin Fadan Ƙarshe Da Boko Haram
Rundunar Sojan Nijeriya ta kaddamar da shirin karshe na murkushe sauran mayakan Boko Haram inda aka tsara kwashe watannin hudu wajen aiwatar da shirin. Continue reading Rundunar Soja Ta Kaddamar Da Shirin Fadan Ƙarshe Da Boko Haram
Yan Sanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Zagi A social Media
Rundunar yansandan jihar Kano tace zata sanya kafar wando daya da ma’abota shafukan sada zumunta wadanda suke cin mutumcin jama’a da yin kalaman tayar da tinziri. Continue reading Yan Sanda Za Su Sa Kafar Wando Daya Da Masu Zagi A social Media
Binciken Masana Ya Tabbatar Da Cewa Tsawaita Zama Kan Kujera Na Dakushe Kwakwalwa
Sakamakon wani sabon bincike na kwararru ya nuna cewa zama kan Kujera na tsawon lokaci don kallon talbijin na dakushe kwakwalwa ta yadda mutum zai rika saurin yin mantuwa da tunani mara tasiri. Continue reading Binciken Masana Ya Tabbatar Da Cewa Tsawaita Zama Kan Kujera Na Dakushe Kwakwalwa
Ni ne mutumin da zai gaji Buhari – Rochas Okorocha
Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha, ya ce shine zai gaji shugaban kasa Muhammad Buhari.
Gwamnan ya bayyana haka lokacin da ya karbi bakuncin wasu daga cikin masu ruwa da tsaki a siyasar jihar, a gidan gwamnati dake Owerri. Continue reading Ni ne mutumin da zai gaji Buhari – Rochas Okorocha